Isra'ila ta keta yarjejeniyar tsagaita wuta: An kashe 'yan Hizbullah biyu
Isra'ila ta keta yarjejeniyar tsagaita bude wuta: An kashe 'yan kungiyar Hizbullah biyu a kasar Labanon Kakakin rundunar sojin Isra'ila, Hagari, ya amince da cewa, duk da yarjejeniyar tsagaita bude wuta da aka yi a baya-bayan nan, an kashe jami'an Hizbullah biyu, wasu da dama ...




