Kurdawan Iraqi sun zargi PKK da kashe 3
Kamfanin dillancin labaran Faransa ya habarta cewa, ma'aikatar harkokin cikin gida ta yankin Kurdawa mai cin gashin kanta ta kasar Iraki, ta ce a jiya 'yan kungiyar haramtacciyar kungiyar Kurdistan Workers' Party (PKK) sun yi garkuwa da wasu 'yan kasar Iraki guda uku. Daya daga cikin wadanda aka sace,...


