'Yan sanda a jihar Xinjiang na kasar Sin sun kashe mutane 8, bayan an kai musu hari
'Yan sanda a jihar Xinjiang sun kashe mutane 8, wadanda suka kai hari ofishin 'yan sanda a yankin, in ji jami'ai. 'Yan sanda a jihar Xinjiang ta kabilar Uygur ta kasar Sin sun kashe mutane takwas da suka kai wa 'yan sanda hari ...












